Yaki ya dawo sabo

 Izra@ila takai farmaki a cikin kasar Iran a matsayin ramuwa inda aka jiyo karar fashewa mai karfi a Tehran da Isfahan tare da wasu yankuna na kudancin Iran...


A yanzu haka Iran ta cigaba da kai hare hare masu nauyi zuwa cikin kasar Izra@ila ba tare da kakkautawa ba, tun daga arewacin kasar zuwa kudanci da birnin Tel Aviv...



Dakarun kasar Yemen suma sun shiga yakin inda suka takai hare hare zuwa kudancin Izr@ael da wasu sassan kasar...


Haka nan an hango makamai a sararin samaniya wadanda dakarun Labanon suka harba zuwa Arewacin Izra@ila..


Gwamnatin Amurka ta bayyana cewa ba da sa hannunta bane Izra@ila ta mayar da martani ga Iran, amma sai dai hakan bai hana dakarun Iran kai hari akan sansanin sojan Amurka dake kasar Saudiyya ba.....


A takaice dai yaki ya dawo, addu'ar mu Allah ya bawa Iran da sauran musulmai nasara...

Comments

Popular Posts