Skip to main content

Featured

Innalillahi wa inna ilaihi raji'uΓ± rasuwar zee diamond πŸ’Ž ta gargiza kanny wood

 Jiya tana cikin waΙ—anda mutane ke addu’ar Allah Ya ba su lafiya.  Yau kuma, abin da ya rage wa iyalanta, abokan aikinta da masoyanta shi ne addu’ar Allah Ya gafarta mata.  Wannan shi ne labarin da ya karya zuciyar masu kallon shirin Labarina a safiyar yau Litinin. An samu labarin rasuwar jarumar Zee Diamond, wadda aka fi sani da rawar Talatuwa Babar Bintalo, bayan ta shafe watanni tana fama da rashin lafiya. Rahotanni sun ce jarumar ta rasu ne da asubahin yau Litinin. Zee Diamond ta kasance daga cikin jaruman da masu kallon Labarina suka saba gani kuma suka sani ta hanyar rawar da take takawa, musamman matsayin Talatuwa Babar Bintalo. Rasuwarta ta zama babban rashi ga iyalanta, abokanta, abokan aikinta da kuma masoyan da suka saba ganin ta a cikin shirin. Wannan rasuwa ta sake tunatar da mutane yadda yanayin rayuwa kan sauya cikin lokaci.  Wanda mutane ke yi wa addu’ar samun lafiya a wani lokaci, cikin Ζ™anΖ™anin lokaci sai a koma yi masa addu’ar samun rahama. A wanna...

Dan Adam a zango ya sauke alqu'ani πŸ‘‡ πŸ‘‡ πŸ‘‡

 Dan Adam Zango, Haidar ya Sauke Al-Qurani.


Tsohuwar Matar Adam Zango, Amina Uba Hassan tayi murnar Danta ya Sauke Al-Qurani tare da yi wa Wandanda suke yi Mata ganin Mara Tarbiya Martani.



A wani Bidiyo ya bazu a shafukan Sada Zumunta anji tana Cewa "Magana ake Aliyu ya Sauke Al-Qurani hizi sittin, hizi sittin fa, zai tafi hadda Kuma"


Ta kara da cewa, "An ce Uba Rawa, Uwa Rawa Bamu da abun muke yi, to ga Abu Nan Kiri-kiri Duniya ta gani, abun muke yiwa D'anmu. Muna Bashi Tarbiya, Iya Tarbiya wallahi"


Yayin aka wasu sautin muryar wasu a bidiyon suna Cewa Abun Alfahari wallahi ya Sauke Al-Qurani.

Dan Adam Zango, Haidar ya Sauke Al-Qurani.


Tsohuwar Matar Adam Zango, Amina Uba Hassan tayi murnar Danta ya Sauke Al-Qurani tare da yi wa Wandanda suke yi Mata ganin Mara Tarbiya Martani.


A wani Bidiyo ya bazu a shafukan Sada Zumunta anji tana Cewa "Magana ake Aliyu ya Sauke Al-Qurani hizi sittin, hizi sittin fa, zai tafi hadda Kuma"


Ta kara da cewa, "An ce Uba Rawa, Uwa Rawa Bamu da abun muke yi, to ga Abu Nan Kiri-kiri Duniya ta gani, abun muke yiwa D'anmu. Muna Bashi Tarbiya, Iya Tarbiya wallahi"


Yayin aka wasu sautin muryar wasu a bidiyon suna Cewa Abun Alfahari wallahi ya Sauke Al-Qurani.

Comments

Popular Posts