Yadda iran tamayar da kasar yahudu

 karfe bakwai agogon Nijeriya kenan aka jiyo wani gagarumin kara mai matukar ban mamaki wadda ba'a saba ji ba a tsakiyar birnin Tel aviv na Ixra'ila. 



Wannan kara ta yiwu na da nasaba da muggan hare-haren daukar fansa da lrsn ta kwana kuma har yanzu take kan kaiwa a biranen lxraila. 


A duba shafin 

Bric


Sharhi


Jama'a Ni Iran kam noman makamai suka yi ne , wallahi tun jiya suke hari har yanzu , jiya fa bacci nayi waya ta tana online ina ganin labarin saukar kayan aiki. 


Haka ina idar da sallar asuba abin da na fara cin karo da shi hari kan yan kama wuri zauna 


Har yanzu karfe bakwai na safe lran bata daina ba . 


Mujtaba Khamene'i fa ba irin dattijon arziki bane , Lamarin sa babu tsagaita wuta. 


A bashi hakuri ko ya cigaba?

Comments

Popular Posts