Matar da tahaifi Yaya biyar akank ta rasu
Innalillahi wa inna ilaihir raji’un….
Ai tunda naga Abis Fulani ya bada labarin matar nan wai da kanta ta haifi yata biyar nasan akwai matsala…
Yaushe ma aka haifi daya,masu biyun basu share ba…bare har biyar?
Basuyi scanning bane?
Basu da kudin yin CS ne?
Ko kuwa yaya akayi?
Kafin ku fara koya min tauhidi nasan Allah daya ne,kuma nasan kowa idan lokacin sa yayi zai mutu…
Amma ya kamata mutum ya mutu bayan anyi iya kokari abu ya gagara
Makusantan matar nan basuyi kokari ba tunda suka barta har tayi nakudar yara biyar ba tare da sunyi shirin kaita an cire su ba…
Sai a Nigeria…amma ko nakudar ma bai kamata a barta tayi ba bare har ta haihu da kanta



Comments