Kayafa sai sauka yake a darenan

 Iran ta gano makircin Amurka ... 


Kasar Amurka dazu ta sanar da cewa ta yarda kowace kasa ta sayi fetur daga kasar lran . 


Ni kaina nayi tunanin cigaba ne sai yanzu da lran ta cire wani labari sai na fahimci gaskiyar abun da ke faruwa . 


Wato Amurka na son kasashe ne su yi tururuwa su yiwa lran karkaf na fetur da take da shi , yayim da a duniya ita kuma ba zata iya samu daga wata kasa ba. 



Daga nan kuma sai ta sake dawowa ta zuga Ixra'ila da ta cigaba da yakar ta . 


Idan ba Amurka ba musulimi suka yi rayuwa da abu jahil , Abu lahabi , Ummayya bin khalb duk makircin su sai da musulmin suka fita . 


Iran yanzj ta fitar da wannan labari 


Iran ta ce babu mai da ya rage a ruwan teku ko a kasuwa bayan da Amurka ta ɗan sassauta takunkumin akan mai na Iran da ke a teku.”( Reuters)


Wannan na nufin kenan a fakaice babu wani digon fetur da ya rage a kasar . 


lran ta gano duk wani tunanin su . 


Allah ya daga lraniyawa

Comments

Popular Posts