Kayafa sai sauka yake a darenan
Iran ta gano makircin Amurka ...
Kasar Amurka dazu ta sanar da cewa ta yarda kowace kasa ta sayi fetur daga kasar lran .
Ni kaina nayi tunanin cigaba ne sai yanzu da lran ta cire wani labari sai na fahimci gaskiyar abun da ke faruwa .
Wato Amurka na son kasashe ne su yi tururuwa su yiwa lran karkaf na fetur da take da shi , yayim da a duniya ita kuma ba zata iya samu daga wata kasa ba.
Daga nan kuma sai ta sake dawowa ta zuga Ixra'ila da ta cigaba da yakar ta .
Idan ba Amurka ba musulimi suka yi rayuwa da abu jahil , Abu lahabi , Ummayya bin khalb duk makircin su sai da musulmin suka fita .
Iran yanzj ta fitar da wannan labari
Iran ta ce babu mai da ya rage a ruwan teku ko a kasuwa bayan da Amurka ta ɗan sassauta takunkumin akan mai na Iran da ke a teku.”( Reuters)
Wannan na nufin kenan a fakaice babu wani digon fetur da ya rage a kasar .
lran ta gano duk wani tunanin su .
Allah ya daga lraniyawa



Comments