Iran ta farmaki Jirgi ruwan ira Abraham lincoin

 Iran ta sake far mar jirgin Abraham Lincon na Amurka 



Rundunar ruwan Iran ta sanar da cewa ta harba makaman ƙetare (cruise missiles) zuwa ga jirgin ruwan yaƙin Amurka mai ɗaukar jiragen sama, USS Abraham Lincoln, a wani mataki da ke ƙara nuna tsanantar rikicin da ke tsakanin ɓangarorin biyu.


A cewar rahotannin, an harba makaman ne daga yankunan da Iran ke iko da su a tekun yankin, inda aka nufi jirgin da ke sintiri domin ayyukan tsaro.


 Wannan hari ya tilasta wa jirgin sauya matsayinsa cikin gaggawa domin kaucewa haɗari da kuma kare kansa daga yiwuwar karin hare-hare.


A duba Quds Network

Comments

Popular Posts