Skip to main content

Featured

Innalillahi wa inna ilaihi raji'uñ rasuwar zee diamond 💎 ta gargiza kanny wood

 Jiya tana cikin waɗanda mutane ke addu’ar Allah Ya ba su lafiya.  Yau kuma, abin da ya rage wa iyalanta, abokan aikinta da masoyanta shi ne addu’ar Allah Ya gafarta mata.  Wannan shi ne labarin da ya karya zuciyar masu kallon shirin Labarina a safiyar yau Litinin. An samu labarin rasuwar jarumar Zee Diamond, wadda aka fi sani da rawar Talatuwa Babar Bintalo, bayan ta shafe watanni tana fama da rashin lafiya. Rahotanni sun ce jarumar ta rasu ne da asubahin yau Litinin. Zee Diamond ta kasance daga cikin jaruman da masu kallon Labarina suka saba gani kuma suka sani ta hanyar rawar da take takawa, musamman matsayin Talatuwa Babar Bintalo. Rasuwarta ta zama babban rashi ga iyalanta, abokanta, abokan aikinta da kuma masoyan da suka saba ganin ta a cikin shirin. Wannan rasuwa ta sake tunatar da mutane yadda yanayin rayuwa kan sauya cikin lokaci.  Wanda mutane ke yi wa addu’ar samun lafiya a wani lokaci, cikin ƙanƙanin lokaci sai a koma yi masa addu’ar samun rahama. A wanna...

Allah yasa kana da rabo

 ALLAHU AKBAR: wata hira da aka yi da shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na duniya, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa duk da cewa ba Musulmi ba ne, amma yana matuƙar girmama tsarin addinin Musulunci saboda yadda yake ɗauke da kyawawan dabi’u, tsari, da kuma zaman lafiya.



Wannan kalmansa sun sake nuna yadda addinin Musulunci ke jan hankalin mutane daga sassa daban-daban na duniya, ba tare da la’akari da bambancin addini ba. kuyi following Abdulaziz Abubakar Kobi domin samun ingantattun labarai

Comments

Popular Posts